Wani labarin da ya karade kafafen sada zumunta kan sare bishiyoyi a harabar Abubakar Rimi Television (ARTV) ya jawo hankalin Gwamnatin Jihar Kano, inda lamarin ya kuma bankado wasu matsaloli …
KABIRU BASIRU FULATAN
-
-
Rahotanni sun bayyana rasuwar fitaccen ɗan kasuwar man fetur kuma hamshaƙin mai zuba jari a harkar gidaje da kadarori a jihar Kano, Alhaji Abdullahi Ahmad, wanda aka fi sani da …
-
Fitowar Dakta Chibuzo Okereke a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na Jam’iyyar Labour a zaɓen shekarar 2027 ta sake jawo muhawara kan makomar siyasa da shugabanci a Najeriya. A daidai …
-
ƘwadagoLabaran DuniyaSiyasa da Dimokuraɗiyya
2027: Labour Party Na Kokarin Zama Muryar Talakawan Najeriya
A yau, mutane da dama na kallon Jam’iyyar Labour Party a matsayin wata jam’iyya ta siyasa da wasu ’yan siyasa suka yi amfani da ita wajen samun farin jini ko …
-
Labaran DuniyaSiyasa da Dimokuraɗiyya
Tsohon sakataren gwamnatin Tarraya David Lawal Babachir ya fice daga jam’iyyar ADC
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Babachir Lawal, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), inda ya zargi shugabannin jam’iyyar da tafka magudi a zaɓen fidda gwani na …
-
Rahotanni sun bayyana cewa rundunar sojin Najeriya tare da haɗin gwiwar rundunar sojin Amurka a Afirka, United States Africa Command, sun kashe mayakan kungiyar ISWAP 21 a wani harin sama …