Jami’ar Northwest Kano ta gabatar da sakamakon wani binciken lafiyar al’umma da ɗaliban fannin Likitanci (MBBS) suka gudanar a Unguwar Doka da ke Ƙaramar Hukumar Tofa a Jihar Kano. …
KABIRU BASIRU FULATAN
-
-
ƘwadagoLabarai
Sarkin Gaya: Katin Zaɓe Shi Ne Mabuɗin Zaɓen Shugabanni Nagari, Ku Gaggauta Mallakarsa
Mai Martaba Sarkin Gaya, Dakta Ali Ibrahim Abdulkadir, ya yi kira ga al’ummar Masarautar Gaya da su rungumi rajistar katin zaɓe tare da tabbatar da mallakarsa, yana mai jaddada cewa …
-
Daruruwan ‘yan ƙasa da suka cancanci kaɗa ƙuri’a sun halarci shirin Rijistar Katin Zaɓe ta Dindindin (CVR) na kwanaki biyu da aka gudanar a Kwalejin Noma ta Tarayya da ke …
-
Labarai
Jami’ar Northwest Kano Ta Kori Dalibai 34 Saboda Laifukan Da Suka Shafi ‘Magudin Jarabawa’
Hukumar gudanarwar Jami’ar Northwest University Kano (NWUK) ta amince da korar dalibai 34 daga jami’ar bayan samunsu da hannu a laifukan da suka shafi satar amsa lokacin jarabawa. Hakan na …
-
Hukumar Kare Haƙƙin Masu Amfani da Kayayyaki (FCCPC) ta nuna damuwa kan yadda farashin fetur bai sauka yadda ya kamata ba, duk da faɗuwar farashin ɗanyen mai a kasuwannin duniya. …
-
Ƙungiyoyin Farar Hula
Ƙungiyoyin Masu Buƙata ta Musamman Sun Nemi Gwamnatin Kano Ta Kaddamar Da Hukumar A Jihar
Ƙungiyoyin masu buƙata ta musamman a Jihar Kano sun sake yin kira ga gwamnatin jihar da ta gaggauta aiwatar da dokar kafa tare da fara aikin Hukumar Masu Buƙata ta …
-
Shugabannin ƙungiyoyin ƙwadago a Jihar Kano sun sake jaddada aniyarsu ta mara wa gangamin Rajistar Masu Zaɓe Ta Dindindin (CVR) baya, tare da yin kira ga ma’aikata da sauran ‘yan …
-
Labaran Duniya
YAƘI DA SHA DA FATAUCIN MIYAGUN ƘWAYOYI A KANO: Nauyi Mai Girma Ya Rataya A Wuyan Kwamitin Muhuyi Rimingado
Daga Abbas Ibrahim Kafa Kwamitin Musamman Kan Yaƙi da Shan Miyagun Ƙwayoyi da Fataucin Su da Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi, na ɗaya daga cikin matakan …
-
Gwamnatin Jihar Kano ta ƙara kaimi wajen wayar da kan jama’a da ƙarfafa masu cancantar kaɗa ƙuri’a su yi rajistar zaɓe, yayin da wa’adin kammala Rajistar Zaɓe ta Dindindin (CVR) …
-
Shugaban Kwamitin Wayar da Kan Jama’a Kan Rajistar Masu Zaɓe na Jihar Kano, Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya, ya sanar da kafa kwamitoci 12 na musamman domin ƙara kaimi wajen wayar …